Kamfanin dillancin labaran kur’ani na iqna ya habarta cewa, ya nakalto daga shafin sadarwa na yanar gizo na hubbaren Hosseini cewa, an shimfida jajayen kafet a harabar hubbaren cikin ginin na tsawon kwanaki na watan Muharram domin tarbar masu ziyara da makokin Aba Abdullah (AS) a cikin watan makokin Muharram na shahadar Imam Hussaini (AS).