Tehran (IQNA) Al-Azhar ta bayyana matakin na baya bayan nan na kungiyar Taliban na haramtawa 'yan matan Afganistan ilimi da cewa ya saba wa umarnin Musulunci.
Lambar Labari: 3488380 Ranar Watsawa : 2022/12/23
Kungiyar Hadin Kan Musulmi:
Tehran (IQNA) Kungiyar hadin kan kasashen musulmi, yayin da take yin Allah wadai da matakin hana 'yan matan shiga jami'a da 'yan Taliban suka yi, ta bukaci mahukuntan Taliban da su sake yin la'akari da wannan shawarar da kuma soke wannan umarni.
Lambar Labari: 3488376 Ranar Watsawa : 2022/12/22
Tehran (IQNA) Kungiyar malaman musulmi ta duniya ta jajantawa al'umma, gwamnati da wadanda suka tsira daga girgizar kasar da ta afku a jiya a kasar Afganistan, tare da yin kira da a gaggauta kai dauki ga wadanda girgizar kasar ta shafa.
Lambar Labari: 3487459 Ranar Watsawa : 2022/06/24
Tehra (IQNA) za a saka wani tshon sisin zinariya na tarihi da yake dauke da rubutun musulunci a kasuwa a birnin Landan.
Lambar Labari: 3485248 Ranar Watsawa : 2020/10/05
Tehran (IQNA) wani abu da ya tarwatse a cikin wata makaranta a kasar Afghanistan ya yi sanadiyyar mutuwa da kuma jikkatar mutane.
Lambar Labari: 3484906 Ranar Watsawa : 2020/06/18
Tehran (IQNA) Jami'in Amurka kan harkokin ya bayyana cewa kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya ya amince da aka cimmawa tsakanin Taliban da Amurka.
Lambar Labari: 3484612 Ranar Watsawa : 2020/03/11
Bangaren kasa da kasa, kungiyar Taliban ta sanar da harbon jirgin Amurka a cikin kasar Afghanistan.
Lambar Labari: 3484455 Ranar Watsawa : 2020/01/27
Bangaren kasa da kasa, an kai jerin hare hare a lokacin gudanar da zabe a kasar Afghanistan.
Lambar Labari: 3484097 Ranar Watsawa : 2019/09/28
Bangaren siyasa, shugaba Ruhani ya bayyana cewa kasar Iran ba za ta taba amincewa da tattaunawa da Amurka a karkashin takunkumai ba.
Lambar Labari: 3484085 Ranar Watsawa : 2019/09/25
Bangaren kasa d kasa, cibiyar Darul Kur’ani ta Isra ta kwashe shekaru 6 tana gudanar da ayyukanta a Afghanistan.
Lambar Labari: 3484045 Ranar Watsawa : 2019/09/13
Trump ya yi barazanar cewa, kungiyar Taliban za ta fuskanci munanan hare-hare daga sojojin Amurka.
Lambar Labari: 3484044 Ranar Watsawa : 2019/09/12
Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Rasha ta ce; ‘yan ta’addan daseh da suka sha kashi a Syria sun tsere zuwa kasashen Afghanistan da Libya.
Lambar Labari: 3483566 Ranar Watsawa : 2019/04/21
Sojojin kasar Amurka uku sun hakala a kasar Afghanistan, biyo bayan wani harin bama-bamai da aka kai kansu a sansanin soji na Bagram.
Lambar Labari: 3483535 Ranar Watsawa : 2019/04/09
Bangaren kasa da kasa, wani bincike ya nuna cewa adadin mutanen da suke mutuwa sakamkon hare-haren ta'addanci ya ragu a cikin shekarar 2018.
Lambar Labari: 3483496 Ranar Watsawa : 2019/03/27
Majalisar dinkin duniya ta kirayi gwamnatin Afghanistan da kuma kungiyar Taliban da su shiga tattaunawa.
Lambar Labari: 3483450 Ranar Watsawa : 2019/03/12
Bangaren kasa da kasa, Kungiyar Taliban ta gargadi gwamnatin India dangane da ci gaba da kai wa kasar Pakistan hari, tare bayyana hakan a matsayin lamari mai matukar hadari.
Lambar Labari: 3483409 Ranar Watsawa : 2019/02/27
Fadar White House a kasar Amurka ta sanar da cewa, shugaban kasar Donald Turmp bai bayar da umarnin ficewar sojojin Amurka daga kasar Afghanistan ba.
Lambar Labari: 3483265 Ranar Watsawa : 2018/12/30
Bangaren kasa da kasa, an kashe babban kwandan kungiyar ‘yan ta’adda na Daesh a kasar Afghanistan.
Lambar Labari: 3483220 Ranar Watsawa : 2018/12/15
Rahotanni daga kasar Afghanistan sun bayyana cewar adadin mutanen da suka rasa rayukansu sakamakon harin kunar bakin waken da aka kai wa jami'an tsaron kasar a wajen birnin Kabul, babban birnin kasar a yau Talata ya kai mutane 12.
Lambar Labari: 3483211 Ranar Watsawa : 2018/12/12
Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Afghanistan ta dauki kwarar matakai na tsaro domin bayar da kariya ga masu gudanar da tarukan Ashura.
Lambar Labari: 3482995 Ranar Watsawa : 2018/09/19