IQNA - Duk da cewa kasar Kenya ba kasa ce ta musulmi a hukumance ba, watan azumin Ramadan wata dama ce ta karfafa dabi'un hakuri da yafiya a tsakanin tsirarun musulmin kasar Kenya, kuma a cikin wannan wata, nuna hadin kai da kusanci ga kofar Allah ya kara fadada.
17:22 , 2024 Mar 31