Tehran (IQNA) Ma'aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya ta sanar da cewa, babban abin da ake bukata na yin rijistar maniyyatan bana shi ne a yi musu allurar rigakafin da Saudiyya ta amince da ita.
2022 May 08 , 21:32
Tehran (IQNA) Raisi ya tabbatar da cewa, dangantakar kut da kut tsakanin Iran da Turkiyya ta samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin
2021 Nov 15 , 18:24
Tehran (IQNA) msuulmin Pakistan suna gudanar da taron rahmatul lil alamin
2021 Nov 15 , 22:59
Tehran (IQNA) Shugaban kungiyar Jihadul Islami ta Falastinu ya aike da sakon godiya ga jagoran juyi na Iran Ayatollah Sayyid Ali Khamenei.
2021 May 23 , 23:42
Tehran (IQNA) a ganawar da ta gudana tsakanin Ayatollah Sistani da Paparoma Francis Ayatollah Sistani ya tabbatar da matsayarsa ta kin amincewa da zalunci a kan al'ummomin duniya.
2021 Mar 11 , 23:46
Tehran (IQNA) ginin masallaci da cibiyar musulunci da ke birnin New York na kasar Amurka na daga cikin muhimman wuraren tarukan musulmin Amurka.
2021 Feb 16 , 23:39
Bayanin bayan taro na makon hadin kan musulmi wanda shi ne karo na 33 ya bukaci ganin an hukunta kasar Amurka saboda yadda take taimakawa kungiyar ‘yan ta’adda ta ISIL.
2019 Nov 16 , 08:51
Bangaren kasa da kasa, kasashen Kuwait da Tunisia sun rattaba hannu kan wata yarjejeniya wadda ta shafi kur’ani mai tsarki tsarki.
2018 Nov 12 , 23:56
Bangaren kasa da kasa, ana shirin fadada binin Makka da wuraren ziyara da suke cikin birnin daga nan zuwa 2019.
2018 Aug 23 , 23:45
Bangaren kasa da kasa, Iran ta sanar da cewa za ta kara fadada alakarta da muuslmin kasar Habasha.
2018 Aug 27 , 23:23
Kwamitin kare hakkokin bil adama na majalisar dinkin duniya ya kammala dukkanin bincikensa kan rahotannin da ya harhada kan kisan gillar da aka yi wa musulmin Rohingya a kasar Mayanmar.
2018 Aug 27 , 23:29
Bangaren kasa da kasa, kasashen larabawan yankin tekun fasha da ke da hannu wajen kafa kungiyoyin y’yan ta’adda da suka addabi duniya da kuma yanking abas tsakiya sun saka Hizbullah cikin kungiyoyin ‘yan ta’adda.
2016 Mar 02 , 23:45