Tehran (IQNA) ana gudanar da baje kolin kur'ani a kan hanyar masu tattakin arba'in na Imam Hussain (AS) a Iraki
2021 Sep 23 , 21:11
Tehran (IQNA) gwamnan jihar Oyo a tarayyar Najeriya ya sanar da cewa za a saka ranakun hutu na musulunci a cikin kalandar jihar.
2021 Feb 25 , 22:19
Tehran (IQNA) littafin In My Mosque yana daga cikin littafan da aka fi yin cinikinsu ta hanyar cinikayya a yanar gizo a shagon Amazon.
2021 Feb 20 , 17:52
Tehran (IQNA) bangaren kula da gyaran tsoffin littafai da takardu na hubbaren Imam Hussain na ci gaba da kara bunkasa ayyukansa.
2020 Nov 27 , 23:24
Bangaren kasa da kasa, an tarjama littafin rayuwar jagoran juyin juya halin muslunci na Iran a kasar Iraki.
2018 Aug 09 , 23:45
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da zaman taro mai take manzon rahma a kasar Uganda tare da halartar jami’an hukumar yada labarai ta UBC.
2018 Jun 23 , 23:05
Bangaren kasa da kasa, a ganawar da aka yi da Iyai Mowati da shuban karamin ofishin jakadancin Iran a Zimbabwe an tattauna batun bude cibiyar bincike ta musulunci.
2018 Apr 25 , 23:41
Bangaren kasa da kasa, iyayen yara sun nuna rashin amincewa da karbar kudade da gwamnati take a kasar Ghana kan karatun yara a makarantun Islamiyya.
2017 Aug 06 , 23:26
Bangaren kasa da kasa, daya daga cikin amnyan jami'oin kasar Habasha ta kudiri aniyar kara fadda bincike kan sanin addinin muslunci.
2017 Mar 15 , 23:46
Bangaren kasa da kasa, Firayi ministan kasar Algeria a yayin halartar taron baje kolin littafai na kasar ya bayyana cewa za a yi amfani da fasahar adana littafai ta Qom a kasar Algeria.
2016 Nov 01 , 23:45
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani zaman taro mai taken haramcin zubar da jinin dan adama a mahangar addinin musulunci.
2016 Apr 10 , 22:26
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da zaman tattaunawa kan lamurra da suka shafi addini da kuma al’adu tsakanin Iran da kuma kasar Ghana.
2016 Mar 27 , 23:52