iqna

IQNA

turai
Bangaren kasa da kasa, wani babban jami’in gwamnatin kasar Belgium ya fito yak are hukuncin da kotun tarayyar turai ta yanke kan hana mata musulmi saka hijabi.
Lambar Labari: 3481349    Ranar Watsawa : 2017/03/26

Bangaren kasa da kasa, ana ci gaba da nuna rashin amincewa da hukuncin da kotun kolin tarayyar turai ta dauka na hana musulmi mata saka lullubi a wuraren aiki.
Lambar Labari: 3481315    Ranar Watsawa : 2017/03/15

Bangaren kasa da kasa, wata mata 'yar kasar Morocco ta halarci taron arbaeen na Imam Hussain (AS) a Karbala na wannan shekara.
Lambar Labari: 3480958    Ranar Watsawa : 2016/11/20

Bangaren kasa da kasa, jami’an huldar diflomasiyya na kasashen tarayyar turai sun bukaci a kawo karshen killace yankin zirin gaza da Isra’ila ke yi.
Lambar Labari: 3480922    Ranar Watsawa : 2016/11/09

Bangaren kasa da kasa, kungyar kare hakkin bil adama ta kungiyar tarayyar turai ta yi kakkausar suka dangane da nuna kin jinin musulmi.
Lambar Labari: 3480802    Ranar Watsawa : 2016/09/23

Bangaren kasa da kasa, ana shirin gudanar da taron maulidin Imam Kazim (AS) a babban birnin Austria.
Lambar Labari: 3480800    Ranar Watsawa : 2016/09/22

Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da taruka a cibiyoyin muslunci daban-daban a cikin nahiyar turai a yau na idin Ghadir.
Lambar Labari: 3480796    Ranar Watsawa : 2016/09/20

Bangaren kasa da kasa, babbar jami’a mai kula da siyasar wajen tarayyar turai ta bayyana muslunci a matsayin addinin da baya nuna wariya ga dan adam
Lambar Labari: 3443726    Ranar Watsawa : 2015/11/04

Bangaren kasa da kasa, ta sanar da bayanai cewa bisa la’akari da yanayi na taurari ranar alhamis 28 ga watan Khordad ce ranar farko ta watan azumin Ramadan.
Lambar Labari: 3311461    Ranar Watsawa : 2015/06/06

Bangaren kasa da kasa, cin zarafi da keta alfarmar musulmi ya karu matuka a cikin kasashen turai a kasar Birtaniya ya karu da kasha 10 cikin dari a cikin shekarun baya.
Lambar Labari: 2653553    Ranar Watsawa : 2014/12/30

Bangaren kasa da kasa, a zaman da ministocin harkokin wajen kasashen tarayyar turai suka gudanar sun amince kan daukar matakan da suka dace domin ladabtar da Isra'ila kan ayyuanta.
Lambar Labari: 1475303    Ranar Watsawa : 2014/11/19

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da gagarumar zanga-zangar yin Allah wadai da kungiyar ‘yan ta’addan IS a kasashen turai sakamakon ayyukan dambancin da kungiyar ke aikatawa kan bil adama.
Lambar Labari: 1455479    Ranar Watsawa : 2014/09/29