Nairobi (IQNA) Hukuncin da kotun kolin kasar Kenya ta yanke game da bayar da lasisin yin rajistar kungiyoyin 'yan luwadi a kasar ya haifar da rashin gamsuwa sosai a tsakanin musulmi.
Lambar Labari: 3489673 Ranar Watsawa : 2023/08/20
Tehran (IQNA) A mahangar Musulunci, aiki ne karbabbe wanda yake dora mutum a kan tafarkin shiriya. Yana nufin cewa ayyuka na qwarai ne kawai abin karɓa a cikin Kur'ani. Aikin da yake tare da imani kuma yana dora mutum akan tafarkin kamala.
Lambar Labari: 3487982 Ranar Watsawa : 2022/10/09
Me Kur’ani Ke Cewa (20)
Wani mai bincike na Musulunci a yayin da yake sukar ra'ayin da ya dauki nassosi masu tsarki a matsayin nassosi na wajibi, ya yi nuni da ayoyin kur'ani da ke nuna karara cewa nassin kur'ani ya dace da dandalin tattaunawa da sadarwa.
Lambar Labari: 3487572 Ranar Watsawa : 2022/07/20
Tehran (IQNA) Mufti na birnin Kudus da Falasdinu ya yi gargadi kan take-taken yahudawa a kan masallacin Al-Aqsa.
Lambar Labari: 3486474 Ranar Watsawa : 2021/10/25
Tehran (IQNA) Babbar kotun Kaduna da ke sauraren shari’ar Sheikh Ibrahim Zakzaky ta wanke daga dukkanin tuhumce-tuhumcen da ake yi masa.
Lambar Labari: 3486148 Ranar Watsawa : 2021/07/28
Bangaren kasa da kasa, mabiya addinin kirista akasar Masar sun nuna cikakken goyon bayansu ga shirin gwamnatin kasar na karfafa alaka da kyakkyawar zamantakewa tsakanin dukkanin al’ummar Masar.
Lambar Labari: 3483269 Ranar Watsawa : 2018/12/31